Da Duminsa: INEC Ta Fitar Da Jadawalin Zaben 2023
Daga: mohammed kaka Misau, Bauchi
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta fitar da ranakun gudanar da manyan zabukan 2023 da ke tafe.
Daga: mohammed kaka Misau, Bauchi.
A zantawarsa da ‘yan jarida, Shugaban hukumar, Farfesa Mahmood Yakubu ya ce za a gudanar da zabukan shugaban kasa, Sanatoci da na ‘yan majalisar wakilai ranar Asabar 25 ga watan Fabrairun 2023.
![](https://i0.wp.com/baushetimes.com/wp-content/uploads/2022/02/IMG-20220220-WA0027-1-1024x808.jpg?resize=800%2C631&ssl=1)
Ya kara da cewa, zabukan Gwamnoni da ‘yan majalisar jihohi zai gudana ne a ranar 11 ga watan Maris din 2023.
Cikakken labarin na tafe.