AN YANKA TA TASHI A KANO: Rikicin Cikin Gida Na APC A Kano Na Kara Ruruwa
Daga: mohammed kaka Misau, Bauchi.
Dangane da matakin da uwar jam’iyyar APC ta dauka dangana da bangarorin da suke musayar yawu da juna kan zaben shugabannin APC a matakin jihar Kano, bangaren G7 na su tsohon Gwamna Malam Ibrahim Shekarau sun yi watsi da matakin da uwa jam’iyyar ta dauka.
![](https://i0.wp.com/baushetimes.com/wp-content/uploads/2022/02/wp-1644288617594.jpg?w=800&ssl=1)
![](https://i0.wp.com/baushetimes.com/wp-content/uploads/2022/02/wp-1644288657406.jpg?w=800&ssl=1)
![](https://i0.wp.com/baushetimes.com/wp-content/uploads/2022/02/wp-1644288680607.jpg?w=800&ssl=1)
Lamarin da ke kara nuna cewa har yanzu da sauran rina a kaba wajen daidai lamuran siyasar jam’iyyar a jihar Kano duk kuwa da karatowar babban Taron jam’iyyar da ke tafe Nan da ‘yan kwanaki.